Uncategorized
Inalilllahi Dama Abunda Ake Gudu Kenan Rigima Ta Barke Bidiyon Yadda Yan Daba Suka Tarwatsa….

Dama Abunda Ake Gudu Kenan a Dangane Da Zaben Gwamnoni a Jahar Kano Al’umma ku tsaya ku kalli Cikarken Bidiyon Kadan Daga Cikin Abubuwan Dake Faruwa
Yanzu Haka Rahotanni sun Tabbatar Randunar Jami’an Tsaro sunata kama duk wadanda keda sa Hannu wajan Hana wannan zabe ayishi lafiya
Wannan Bidiyo dake kasa shine cikarken Bidion yadda wannan lamari ke wakara ga cikarken Bidion 👇
Abun sai Addu’a Allah yakara shiryamu Allah yasa yadda aka fara lfy a gama lafiya Al’umma Ananne zamu dakata da wannan Rahoto A Wannan Lokaci Kucigaba da bibiyar wannan shafi Namu Domin Samun Ingannatattun Rahotanni a kowace rana Mungode