KannywoodLabaran Duniya

Qalu Innalillahi Ashe Wannan Shine Dalilin Mutuwar Auran Adam A Zango Damadai Ai Dole Akwai… 

Innalillahi Jarumin Masana’antar Kannywood Adam A Zango Ya Saki wani Bidiyo Wanda yake bayyana halinda yake ciki shi da Matarshi Haka zalika a Bidiyon yace yanzu haka matar tasa tana gidan Iyayanta kuma suna gaf da Rabuwa

 

Jarumin Masana’antar Kannywood Adam A Zango ya fito a cikin yanayin damuwa da bachin rai da jin takaichin abunda ke faruwa shida Matar Tashi da kuma iyayan matar tashi Sakamakon yadda yace suna goyan bayanta

Haka zalika Adam A Zango Ya kowa sakamakon  kalamar da Al’umma ke  jinginamai ta mai Auri Saki

 

Bayanan da Adam A Zango yayi yasa mutane dadama jin tausan Jarumin musamman masoyanshi duba da yadda kusan kowa ke goyan bayanshi  inda wasu daga chikin masoya ke rokon daya saki matar tunda Duniya ta zaba ba zaman Aureba

Sedai kuma Yanzunnan malan yayi bayani a dangane da Lamarin Mutuwar aure Al’umma mutuwar Aure ba Karamin lamari bane amman ku kalli wannan Video Dake Kasa ga cikarken Bidion 👇

DANNA NAN KAGANI 

Allah ya daidaita tsakaninsu idan Hakan shine daidai

 

Al’umma muna fatan kun kalli jan Hankalin malan a dangane da wannam lamari Allah ya kara shiryamu Anan zamu dakata da wannan Rahoto A Wannan Lokaci Kucigaba da bibiyar wannan shafi Namu Domin Samun Ingannatattun Rahotanni a kowace rana Mungode

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button