Sharrin Abokai Bidiyon Tsiraicin Amarya Da Ango Ya Fita Suna Kwanciyar Aure Abun Ba Kyan Gani…..

LLPRahotanni Na Nuna Wani Matashi Tsohon Saurayin Wata Budurwa ya haddasa mutuwar auren tsohuwar budurwarsa a daren da akayi daurin aurenta Saboda Wannan Mugun Abu
Angon Ya Fusata ya mikawa Amaryar takardar saki ukku ana cikin shagalin biki ba tare da bata lokaci ba wanda hakan Yaba Mutane Mamaki Sosai Duba da yadda suke kaunar juna
Rahotanni sun nuna Wannan Mummunan Lamari Ya Farune ne saboda Angon Ya gano basu dace da juna ba ma’ana bai dace da wadda ya auraba saboda ya gano yar duniya ya Aura
Haka Zalika Rahotan Ya Fitone daga Shafin LISA ya ruwaito cewa Angon angon ya samu wasika mai tattare da katin Memory Card na waya da wani saurayi ya turo masa mai dauke da mugun sako na fadalar Amaryar
Lokacin da akaba Angon Memory Card Din Angon ya hanzarta wajen kallon abinda ke cikin wannan Memorin card Din inda Ya shige cikin daki shi kadai don ganin Sakon Da Aka Turomai Na Matarshi Yar Iskace.
Angon Yayi Matukar Shiga Cikin Damuwa wanda hakan yasa ya fusata yayanke hukunci nan take
Wannan abu bai yiwa angon dadi ba kuma a nan take ya yanke shawarar kawo karshen shagalin da ake yi Kai tsaye Angon ya dannama Matar Saki har guda ukku
Rahotanni Sunnuna Daga baya Amaryar ta bayyana cewa lallai sun yi soyayya da tsohon saurayin amma daga baya suka fahimci cewa basu dace da juna ba
Koda Sunyi Aure bazasu Zauna Lafiya ba Sai ta yanke shawarar watsi da shi hakan ya sa ya fusata yayi mata wannan mugun abu
Haka zalika ta kara dacewa Tsohon saurayin nata ya nemeta da iskanci daban da ban da ban amman bata bashi kantaba Saboda Ta ce ba ta son ta sake maimaita irin kura kuran da tayi a baya saboda tana son fara sabuwar rayuwa da mijinta Wanda Zata Aura A Yanzu ta tuba
Allah yasa mudace Dama gudin Faruwar Irin haka ya sa ake jan kunnan Mata Kada ki kuskura Kiba wani namijin kanki saboda koda yaushe zaki iya fadawa musiba alokacin da bakiyi zataba Allah ya kara shiryamu.
FARKON KASHI NA BIYU
Rahotanni Na Nuna Wani Matashi Tsohon Saurayin Wata Budurwa ya haddasa mutuwar auren tsohuwar budurwarsa a daren da akayi daurin aurenta Saboda Wannan Mugun Abu
Angon Ya Fusata ya mikawa Amaryar takardar saki ukku ana cikin shagalin biki ba tare da bata lokaci ba wanda hakan Yaba Mutane Mamaki Sosai Duba da yadda suke kaunar juna
Rahotanni sun nuna Wannan Mummunan Lamari Ya Farune ne saboda Angon Ya gano basu dace da juna ba ma’ana bai dace da wadda ya auraba saboda ya gano yar duniya ya Aura
Haka Zalika Rahotan Ya Fitone daga Shafin LISA ya ruwaito cewa Angon angon ya samu wasika mai tattare da katin Memory Card na waya da wani saurayi ya turo masa mai dauke da mugun sako na fadalar Amaryar
Lokacin da akaba Angon Memory Card Din Angon ya hanzarta wajen kallon abinda ke cikin wannan Memorin card Din inda Ya shige cikin daki shi kadai don ganin Sakon Da Aka Turomai Na Matarshi Yar Iskace.
Angon Yayi Matukar Shiga Cikin Damuwa wanda hakan yasa ya fusata yayanke hukunci nan take
Wannan abu bai yiwa angon dadi ba kuma a nan take ya yanke shawarar kawo karshen shagalin da ake yi Kai tsaye Angon ya dannama Matar Saki har guda ukku
Rahotanni Sunnuna Daga baya Amaryar ta bayyana cewa lallai sun yi soyayya da tsohon saurayin amma daga baya suka fahimci cewa basu dace da juna ba
Koda Sunyi Aure bazasu Zauna Lafiya ba Sai ta yanke shawarar watsi da shi hakan ya sa ya fusata yayi mata wannan mugun abu
Haka zalika ta kara dacewa Tsohon saurayin nata ya nemeta da iskanci daban da ban da ban amman bata bashi kantaba Saboda Ta ce ba ta son ta sake maimaita irin kura kuran da tayi a baya saboda tana son fara sabuwar rayuwa da mijinta Wanda Zata Aura A Yanzu ta tuba
Allah yasa mudace Dama gudin Faruwar Irin haka ya sa ake jan kunnan Mata Kada ki kuskura Kiba wani namijin kanki saboda koda yaushe zaki iya fadawa musiba alokacin da bakiyi zataba Allah ya kara shiryamu.
FARKON KASHI NA BIY